Jam'iyyar PDP
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP reshen jihar Kwara ta fara cike gurbin kujerun shugabanninta da suka yi murabus da waɗanda NWC ya dakatar.
Kotun zaɓe mai zamanta a birnin Jos na jihar Plateau ta ƙwace kujerar ɗan majalisa mai wakiltar Barkin/Riyom daga hannun ɗan majalisar jam'iyyar DP.
Bayan samun matsaloli a baya, a karshe mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shuaibu ya kwashe kayansa daga ofishinsa da ke gidan gwamnatin jihar.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka kwace kujerar sanata a jihar Benue, inda aka ba tsohon gwamnan jihar nasara a kotun sauraran kararrakin zabe.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta ce bata gamsu da yadda aka ba dan majalisar PDP nasara ba a zaben da aka gudanar a kwanakin baya. Ta tsige shi kawai.
A labarin da muke samu, APC ta sake yin nasara a kan PDP a zaben da aka gudanar a shekarar nan, inda kotu ta tabbatar da nasarar dan takarar APC da ya lashe.
Kotun zaben yan majalisar tarayya a Kaduna, ta tabbatar da zaben Lawal Usman na jam'iyyar PDP a matsayin sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya.
Kotun zabe ta tsige Chijioke Okereke na jam’iyyar LP. Har zuwa lokacin tsige shi, Okereke ya kasance dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Aninri.
Kotun zaɓe ta tabbatar da nasarar ɗan majalisar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Philip Agbese na mazaɓun Ado/Okpokwu/Ogbadibo a jihar Benue.
Jam'iyyar PDP
Samu kari