Jam'iyyar PDP
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya yi martani kan hukuncin kotun koli inda ya ce babu inda zai je kuma zai ci gaba da gwagwarmaya.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi magana a karon farko bayan rashin nasarar da ya yi a kotun ƙoli.
Wani Hadimin Muhammadu Buhari ya tsoma baki kan rikicin Ribas. Kuma wani tsohon ‘dan majalisa ya ba Gwamna Simi Fubara shawarar ya nemawa kan sa mafita tun wuri.
Gwamna Siminalayi Fubara ya yi martani kan yunkurin tsige shi da majalisar jihar ta yi inda ya ce babu abin da ya aikata na laifi da ya cancanci tsigewa a gwamnan.
Sanata Ayo Akinyulure, ya jagoranci mamabobin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, sun koma jam'iyyar All Peoples Congress, APC, a Ondo bayan hukuncin kotun koli
Alamu na nuna akwai sabani tsakanin SImi Fabura da Nyesom Wike. An tunbuke mutumin Simi Fubara a Majalisa a yunkurin tsige Gwamnan jihar Ribas da ake yi.
Shugabar matar jam'iyyar PDP, Farfesa Stella Effan-Attoe ta riga mu gidan gaskiya a yau Lahadi 29 ga watan Oktoba, jam'iyyar ta yi martani kan mutuwar.
Gwamnan jihar Adamawa ya bayyana jin dadinsa da yadda ya yi nasara a kotun zabe bayan da aka bayyana hukunci. Ya ce wannan nasara ce ta dimokradiyya.
Cif Bode George, jigo a jam’iyyar PDP, ya ce ba shi daniyar ficewa daga Najeriya bayan da kotun koli ta tabbatar da nasarar shugaban kasa Bola Tinubu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari