Jam'iyyar PDP
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya aike da gargadi ga dan takarar gwamnan PDP na jihar Nasarawa.
Samuel Anyanwu ya shiga takarar Gwamna ba tare da ajiye kujerarsa a NWC ba. Yanzu kotu da Samuel Anyanwu sun jawo ana rikici tsakanin Wike, Gwamnoni da manyan PDP
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana cewa a shirye take ta biɓduk matakin shari'a da ya dace domin kwato kujerar gwamnan Benue a hannun APC.
Sanata Abba Moro daga jihar Benuwai ya ɗae kujerar shugaban marasa rinjaye naajalisar dattawan Najeriya bayan dukkan Sanatocin PDP sun amince da hakan.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya nuna karfin gwiwar cewa shine zai lashe zaben da kotun daukaka kara ta yi umurnin a sake a wasu kananan hukumomin Zamfara.
Mambobin Majalisar Dattawa a yau sun caccaki shugaban Majalisar, Godswill Akpabio kan kakaba mu su shugabannin marasa rinjaye bayan zaban Abba Moro daga PDP.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana kwarin guiwar cewa shi ne zai sake lashe zaben da kotu ta bada umarnin a sake shiryawa a kananan hukumomi uku.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Ahmadu Fintiri na jam'iyyar PDP a matsayin gwamnan Adamawa a zaben jihar da ya gabata. Kotun ta yi watsi da karar SDP.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen Atiku/Okowa na PDP, Daniel Bwala ya soki tsige Gwamna Celeb Mutfwanga na jihar Filato da kotun ɗaukaka kara ta yi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari