Jam'iyyar PDP
Wasu mazauna jihar Nasarawa Musulmai da Kirista sun fara gudanar da addu'o'in kwanaki bakawai don neman taimakon ubangiji a shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan kakakin Majalisar jihar Ribas, Edison Ehie a Port Harcourt, ana zargin akwai sa hannun jami'an tsaro a kai harin.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya bayyana hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige shi a matsayin wani koma baya na wucin gadi. Ya garzaya kotun ƙoli.
Kotu ta ba Jam’iyyar APC kujeru a Filato da aka tsige ‘Yan majalisun dokokin PDP. Kujerar Hon. Rimvjat Nanbol ta bar hannun jam'iyyar PDP ta koma hannun LP.
Kafin a je ko ina, mutane sun fara zanga-zanga a kan sauke Gwamnan Filato da kotu ta yi. Hukuncin kotun daukaka kara bai yi wa wasu dadi a jihar Filato ba.
A yanzu dai tunbuke Gwamnan Filato bayan zargin magudi a zaben Kogi da Imo ya sa an fara tsorata da APC. Mafi yawan hukuncin da ake yi sun taba jam’iyyun hamayya ne.
A wata hira da aka yi da babban 'dan siyasa, Umar Ardo ya bayyana cewa duk da Atiku Abubakar ne ya rike tutar PDP a 2019 da 2023, yana da jan aiki sosai a gaban shi.
An saurari korafin shari'ar zaben Gwamna a Filato, a karshe Kotun daukaka kara ta tsige PDP da Gwamnan Filato, Alkalai Sun ce APC Ta Lashe Zaben 2023
Legit Hausa ta tattara manyan dalilai hudu da suka sa Sanata Samuel Anyanwu na PDP da Jones Onyereri suka fadi zaben ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari