Jam'iyyar PDP
Rahotanni sun bayyana cewa tsagerun yan bindiga sun kashe yan sanda biyu yayin da suka farmaki ayarin jagoran PDP a jihar Anambra, Chris Uba jiya Alhamis.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya bayyana cewa ya cancanci zama shugaban kasa a Najeriya inda ya bayyana kyakkyawar alaka da ke tsakaninsa da Tinubu.
Babbar Kotun Tarayya ta dakatar da hukumar INEC da jam'iyyar PDP kan korar 'yan Majalisar jihar Rivers 27 da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya dukkan yan majalisar jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC sun rasa kujerunsu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta kama dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar, Hon. Ladi Adebutu kan wasu zarge-zarge da suka hada da siyan kuri'u a zabe.
An wayi garin yau Laraba da mummunan labarin rasuwar tsohon kakakin Majalisar Wakilai a Najeriya, Alhaji Ghali Umar Na'Abba wanda ya rasu ya na da shekaru 65.
Dandazon mata sun fito sun yi dafifi domin cigaba da gudanar da zanga-zanga kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adamawa. Sun bukaci ayi musu adalci.
'Dan takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar jam'iyyar PDP, Ladi Adebutu, ya bayyana yakinin samun nasarar nan bada daɗewa ba a kotun kolin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, kan yadda ya jajirce domin sasanta rikicinsa da magabacinsa Wike.
Jam'iyyar PDP
Samu kari