Jam'iyyar PDP
Danbarwa ta ɓalle a zauren majalisar dokokin jihar Edo yayin da shugaban majalisar, Agbebaku ya dakatar da mambobi 3 kan tsoron bokaye da yunkurin tsuge shi.
Wani jigo a babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratuc Party (PDP) ya fadi dalilin da ya sanya jam'iyyar ba ta hukunta tsohon gwamnan Rivers Nyesom Wike ba.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya sanar da mutuwar tsohon kwamishinan lafiya a gwamnatinsa, Dakta Innocent Vakkai bayan fama da jinya.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa rikicin siyasar da ya dabaibaye jihar ya zo karshe. Gwamnan ya ce yanzu lokacin gudanar da mulki ne.
Akwai gwamnoni fiye da 20 da suka sauya jam'iyya bayan sun shiga ofis. A Sokoto, Attahiru Bafarawa, Aliyu Magatakarda Wamakko da Aminu Tambuwal sun canza gida.
Wasu da suke ikirarin ‘ya ‘yan APC ne suna neman raba Abdullahi Ganduje daga jam’iyya. Kafin haka, wannan matalsa ta faru da Uche Secondus da Iyorchia Ayu a PDP.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha ya yi alfahari bayan ya fice daga jami'iyyar PDP inda ya ce dukkan jiga-jiganta sun watsar da ita a yanzu kamar yadda ya yi.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC a jihar Bayelsa sun ja kunnen Shugaba Bola Tinubu kan alaka da Gwamna Douye Diri inda suka ce maci amana ne na ƙarshe.
Dele Momodu ya zargi Shugaba Bola Tinubu da yin aiki tukuru domin tada zaune tsaye a jam’iyyar PDP da sauran jam’iyyun adawa a Najeriya gabanin zaben 2027.
Jam'iyyar PDP
Samu kari