Jihar Plateau
Fitaccen dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Ahmed Musa ya bukaci hadin kai don kawo zaman lafiya mai dorewa yayin da ake fama da rikici a jihar Plateau.
Rundunar tsaro a Najeriya ta yi martani kan zargin hannu a kisan Plateau inda ta shawarci mutane su yi watsi da jita-jitar kan cewa su na goyon bayan bangare daya.
Al'ummar da ke zaune a karamar hukumar Mangu da ke jihar Filato sun zargi jami'an tsaron jihar na 'Operation Rainbow' da aikata laifukan kisan kai da kona gidaje.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Jos ta ki amincewa da bukatar PDP don dakatar da kakakin Majalisar jihar daga kin tabbatar da sabbin 'yan Majalisun APC 16.
Rahotanni sun nuna cewa an kashe rayukan mutane sama da 30 da safiyar Laraba a ƙaramar hukumar Mangu duk da gwamnatin Filato ta sanya dokar zaman gida.
Wani sabon rikici ya barke a jihar Plateau. Sabon rikicin wanda ya barke a karamar hukumar Mangu ta jihar ana fargabar ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Hon. Destiny Nwagwu dan jam'iyyar LP wanda Kotun Daukaka Kara ta rusa zabensa ya ce babu mai hana shi komawa kujerarsa a zaman Majalisar jihar Abia.
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Dewan, ya ce a yanzu ba zai rantsar da ƴan majalisa 16 da kotun ɗaukaka ƙara ta bai wa nasara ba saboda abu 1.
Rahoto ya bayyana cewa rundunar ƴan saɓda ta ƙara tsaurara matakan tsaro a majalisar dokokin Filato yayin da korarrun ƴan majalisa ke neman tada rigima yau.
Jihar Plateau
Samu kari