Rikicin PDP
Gwamnan jihar Ribas, Similanayi Fubara, ya nemi gafarar mazauna jihar Ribas kan rikicin da ya auku wanda ya kira da abun nadama da damuwa na yan kwanaki.
Shehu Sani ya yi tsokaci kan rikicin siyasar da ke aukuwa a jihar Rivers, inda ya ba Gwamna Siminalayi Fubara, shawara kan yadda zai magance Wike.
Babban Mai taimakawa Atiku Abubakar a kan dabarun sada sadarwa ya maidawa Gwamnonin PDP martani kan zuwa wajen Nyesom Wike, Demola Rewaju ya ce kamun kafa ya kai su.
Tsohon shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar Taraba, Douglas Ndatse, ya karyata cewa ya mari mutane a yayin taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun jaddada goyon bayansu ga yunƙurin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na tsoma baki a rikicin siyasar da ya ɓarke a jihar Ribas.
Nyesom Wike ya dauki zafi wajen sulhu da Gwamnan Ribas. Nyesom Wike ya zauna da Sanatoci da ‘yan majalisar wakilai domin dinke barakar PDP a Ribas.
Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP ya caccaki ƙoƙarin da gwamnonin PDP suka yi na sasanta rikicin da ke tsakanin Wike, Fubara.
Wata babbar kotu a jihar Ribas ta hana majalisar dokokin jihar tsige Gwamna Siminalayi Fubara. An dai samu rikicin siyasa a jihar Rivers cikin kwanakin nan.
Mambobin ƙungiyar gwamnonin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP karkashin jagorancin Gwamna Bala Muhammed na Bauchi sun shiga ganawa da ministan Abuja.
Rikicin PDP
Samu kari