Rikicin PDP
Tawagar gwamnonin G5 wanda ta kunshi tsoffin gwamnoni 4 da gwamna ɗaya mai ciki karƙashin Nyesom Wike, sun gana da shugaban ƙasa, Bola Tinubu a Villa
Wata majiya mai tushe daga kwamitin gudanarwa na ƙasa na jam'iyyar Peopels Democratic Party (PDP) ya bayyana dalilin ganawar Wike da Bukola Saraki.
Jam'iyyar adawa PDP ta ƙara shiga duhu yayin da tsohon ɗan majalisar tarayya da wasu shugabannin mata suka tattara suka koma jam'iyyar APC a jihar Kogi.
Jagoran APC a Ribas, Chukwudi Dimkpa, ya ce bai cikin wadanda su ka yi taron da Tony Okocha ya ke rayawa sun yi gabanin zabe domin a yaki Bola Tinubu da jam’iyyarsa.
Ana ganin akwai gagarumar matsalar rabuwar kai tsakanin manyan ƙusoshin PDO gani. ba bu ko daya daga cikinsu da aka ga keyarsa a taron da Atiku ya yi a Abuja.
Tsohon Ministan sufuri ya yaudari APC, ya hada-kai da Atiku Abubakar a zaben 2023. Magoya baya da wasu jagororin APC a Ribas sun zargi Rotimi Amaechi da zagon-kasa
Tsohuwar mamba a majalisar wakilan tarayya, Fatima Binta Bello, ta miƙa takardar fita daga jam'iyyar PDP nan take a ranar Alhamis, 5 ga watan Oktoba, 2023.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya koma sabon ofishin da aka canja masa a wajen gidan gwamnati kuma ya fara da gudanar da taron addu'o'i.
Tsohon Ministan ayyuka a Najeriya ɗan asalin jihar Edo, Chief Mike Oziegbe Onolememen, ya sanar da ficewa daga jam'iyyar a wata takarda da ya rubuta.
Rikicin PDP
Samu kari