Rikicin PDP
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙara shiga sabon kace-nace bayan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya tsoma baki a rikicin siyasar jihar Ribas wanda aka warware.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa ta fara cike guraben da ta rasa a kwamitin gudanarwa na jihar Imo wata ɗaya bayan kammala zaben gwamnan da aka yi a Nuwamba.
Tsohon kwamishinan PDP, David Briggs ya fito ya yi magana da manema labarai a game da rikici da sulhun da aka yi wa Nyesom Wike da Simi Fubara ta hannun Bola Tinubu.
An fara taso Shugabannin PDP a gaba saboda sun gagara ladabtar da Nyesom Wike. Sule Lamido ya yi Allah-wadai da yadda abubuwa su ke tafiya a jam’iyyarsa ta PDP.
Bola Ahmed Tinubu ya yi zama da kusoshin siyasar Ribas domin a birne sabanin da ya jawo rikici. Mun tattaro jerin mutum 10 da aka yi taron sulhu da su a Aso Villa
Mambobin majalisar dokokin jihar Ribas sun janye sanarwan fara shirin tsige wa da suka tura wa Gwamna Siminalayi Fubara a zamansu na farko ranar Laraba.
Ana ta kokarin ganin an sasanta sabon Gwamnan Ribas da Nyesom Wike. A nan aka ji Shugaban kasa ya yi watsa-watsa da Gwamna Simi Fubara wajen taron sulhu.
Philip Shaibu dauki watanni ba tare da an turowa ofishinsa kudi ba saboda babu jituwa tsakaninsa da Gwamna. Rigimar Shaibu tayi sanadiyyar daina turo masa kudi.
Shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagun, ya ce babu wani ɗan jam'iyar da ya fi karfin a hukunta shi, yana cewa Wike da wasu zasu ɗanɗana kuɗarsu.
Rikicin PDP
Samu kari