Rikicin PDP
Wasu 'yan majalisar tarayya sun dauki bangare dabam a rigimar PDP a Ribas. Boma Goodhea da Awaji-Inombek Abiante su na goyon bayan Simi Fubara a kan Nyesom Wike
Yayin da rigima ke kara kamari a jihar Ribas, Gwamna Fubara ya umarci dukkan kwamishinonin da magabacinsa ya bada shawarin a naɗa su gaggauta yin murabus.
Gwamna Siminalayi Fubara na PDP ya bayyana cewa gwamnatinsa ba zata yi ƙasa a guiwa ba wajen kare muradan al'ummar jihar Ribas tare da yi musu adalci.
Wutar rikici a jihar Rivers ta kara ruruwa yayin da kwamishinoni hudu suka yi murabus a ranar Alhamis. Kwamishinonin na goyon bayan Wike maimakon Gwamna Fubara.
An fara zawarcin Nyesom Wike gadan-gadan a PDP domin mika masa shugabancin APC. Shugabannin jam’iyyar APC na Ribas sun fito a mutum domin a yaki Simi Fubara.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya nanata cewa babu wata matsala a tsakaninsa da mataimakinsa kuma a shirye yake ya marawa masa baya a zaben 2024.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa ta fara nazari kan bin matakan tsige Gwamna Fubara na jihar Ribas daga kan madafun iko kan abiɓda ta kira take doka da oda.
Yan majalisar dokokin jihar Ribas 26 sun yi zama na musamman a rukunin gidajen yan majalisu kwana ɗaya bayan Gwamna Fubara ya rushe zauren majalisar.
Jam’iyyar APC reshen jihar Ribas ta bayyana a ranar Alhamis, 14 ga watan Disamba, cewa duk kokarin sulhunta Fubara da Wike da Tinubu ya yi bai cimma nasara ba.
Rikicin PDP
Samu kari