Rikicin PDP
Tsohon kakakin kwamitin yaƙinin nema zaben shugaban ƙasa na PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce zai ji daɗi idan Bola Tinubu ya masa tayin shiga gwamnatin APC.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya yi magana kan tsarin jam'iyyun siyasan da yafi dacewa da dimokuradiyyar kasar nan.
Jiga-jigan PDP masu marawa Shugaba Bola Tinubu baya a Najeriya a maimakon Atiku. 'Yan siyasa irinsu Chimoroke Nnamani sun yi ta yabon Bola Tinubu har su ka bar PDP.
Babban Hadimin Atiku Abubakar a zaben 2023, ya ce ya koma goyon bayan Bola Tinubu, sai dai duk abin da zai faru ya faru. A cewarsa, zai iya barin PDP.
Mataimakin gwamnan jihar Edo ya yi magana kan irin cin amanar da gwamnan jihar, Godwin Obaseki, ya yi masa. Shaibu ya bayyana cewa ya ji zafin abun sosai.
Babbar kotun Abuja ta ayyana Sanata Samuel Anyanwu a matsayin halastaccen sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa, ta kuma aike da muhimmin sako ga INEC.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Benuwai ta tabbatar da cewa wasu manyan shugabanninta guda biyu sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki, ta musu fatan alheri.
Ana zargin cewa jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da Atiku Abubakar na kokarin kwace ragamar shugabancin jam'iyyar domin amfani da damar a zaben 2027 da ke zuwa.
Kwamitin gudanarwa na ƙasa na jam'iyyar PDP (NWC), ya yi watsi da batun dakatar da shugaban jam'iyyar na jihar Ondo da shugabannin jam'iyyar suka yi.
Rikicin PDP
Samu kari