Jihar Oyo
Gwamna Seyi Makinde ya yanke shawarar taya Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar yakin neman zabe a garin Ibadan, Babban birnin jihar Oyo.
Sahihan bayanai daga Ibadan, babban birnin jihar Oyo sun nuna cewa yan kasuwa sun tafka asara mai muni yayin da gobara ta cinye shagunansu a Araromi Spare Part.
Alkalin alkalai na jihar Oyo, Munta Abimbola ya saki wata dattijuwa yar shekara 65 da jikanta dan shekara 15 da aka tsare a gidan yari kan satar kaji 2 a Oyo.
Yakin neman zabe ya kankama a dukkanin sassan Najeriya. A jihar Oyo Accord Party ta smau tagomashin karin goyon baya daga mambobin APC, PDP da Labour Party.
Wani mai gidan saukar baki ya shiga hannun ‘yan bindiga yayin da je yin aiki a gonarsa. Wanna n lamari ya sa mutanen kauye sun fusata, suna neman taimakon.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya roki dukkanin masu neman kujerar gwamnan jihar Oyo a inuwar jam'iyyu adawa su gaggauta janye wa dan takarar PDP, Seyi Makinde.
Gwamnan PDP mai ci da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun ki halartar taron da aka gudanar a jihar Oyo a yau dinnan. Ana kyautata zaton wannan na da nasaba da Atiku.
Yayin da ake jiran a ji dan takarar da suka zaba don marawa baya a zaben shugaban kasa, tawagar gwamnonin G5 sun isa babban dakin taro a Ibadan, jihar Oyo.
Wani labari mara dadi ya fito daga jihar Oyo, inda wani alhaji ya mutu a layin gidan mai. AN tattaro cewa, ba a san ya mutu ba sai da aka zo jan layi a gidan.
Jihar Oyo
Samu kari