Jihar Oyo
Wani jirgin sama dauke da manyan mutane guda 10 a cikinsa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama na Samuel Ladoke Akintola da ke birnin Ibadan a jihar Oyo.
Minstan ma'adinai, Dele Alake ya fadi ainihin wadanda ke daukar nauyin ta'addanci inda ya ce wasu manyan Najeriya na cin moriyar hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba.
Gwamnatin jihar Oyo karkashin Gwamna Seyi Makinde ta tabbatar da cewa an gano ƙarin gawarwakin mutane 2 a wurin da wani abu ya fashe a Ibadan ranar Talata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde,ya nemi amincewar majalisar dokokin jihar domin ciyo bashin Naira biliyan 150 daga cibiyoyin hada-hadar kudi na Afrexim da Access.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana dalilin tashin abin fashewa a birnin Ibadan a jihar Oyo. Gwamnan ya ce laifin masu hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba ne.
Manyan masu fada aji daga bangarori daban-daban suna ta isa cibiyar taro ta jami’ar Ibadan, inda ake bikin cikar jigon APC, Cif Akande shekaru 85.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya waiwayi hukumomin tsaro da suka haɗa da yan sanda da sojoji da sauransu domin tabbatar da tsaro mai inganci a jiharsa.
Babban malamin Musulunci a jihar Oyo, Sheikh Abdulfatai Muhali Alaga ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 80 a duniya a yau Talata a Ibadan.
Mazauna garin Ibadan na jihar Oyo, sun bayyana jin dadinsu bayan da suka samu ruwan sama na farko a shekarar 2024, a ranar Alhamis, 4 ga watan Janairu.
Jihar Oyo
Samu kari