Jihar Oyo
Shugaban kasa Bola Tinubu ya kwantar da hankulan 'yan Najeriya kan matsin tattalin arziki. Ya ce an sha wahala ne saboda matakan da gwamnatinsa ta dauka masu tsauri.
Olubadan na 44 da ya hau kan sarauta, Oba Rashidi Ladoja ya roki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar da kirkiro jihar Ibadab kafin zaben 2027.
Bayan watanni uku da rasuwar Olubadan na 43, tsohon gwamnan jihar Osun, Rashidi Ladoja ya dare karagar Sarkin kasar Ibadan na 44 yau Juma'a a jihar Osun.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya hallara jihar Oyo bikin nadin sarautar Sarkin Ibadan, Rashidi Adewolu Ladoja a matsayin Olubadan na 44 a yau Juma'a.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin kasar nan, tare da gargadin cewa akwai yiwuwar ambaliyar ruwa a Legas, Ogun, da Oyo.
Rundunar yan sandan jihar Oyo ta damke wani malami da ake zargin yana dauke da naman mutum a jihar Oyo, an fara gudanarda bincike don gano gaskiya.
Sarkin kasar Saki da ke jihar Oyo, Oba Khalid Oyeniyi ya bayyana cewa ya dajatar da masu sarauta biyu ne saboda rashin da'a da hakar ma'adanai da bisa ka'ida ba.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ziyarci tsohon shugaban kasa Obasanjo da Olubadan na Ibadan, inda ya buƙaci ‘yan Najeriya da su zauna cikin haɗin kai.
Yayin da ake shirin nada sabon Sarkin Ibadan a jihar Oyo, kungiyar MURIC ta yi Allah wadai kan saka Juma'a ta karshen watan Satumba a matsayin ranar da za a yi bikin
Jihar Oyo
Samu kari