Jihar Oyo
Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yammacin Najeriya. Yayin da Musulmai suka nuna goyon baya, Yarbawa sun ce ba su yarda ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga yanayin jimami da alhinin rasuwar babban yayan gwamnan jihar Oyo, wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar Juma'a.
Gwamnatin jihar Oyo karkashin jagorancin Gwamna Seyi Makinde ta cika alkawarin da ta daukarwa ma'aikata inda ta fara biyan sabon mafi karancin albashi.
Omowunmi Dada ta sha dakyar yayin da ta kamu da cutar sepsis yayin daukar fim a Oyo. An gano cewa cutar tana da matukar hatsari ga rayuwar mutum.
Bayan rasuwar yayan Gwamna Seyi Makinde ya rasu, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya jajanta masa kan babban rashi da ya yi a yau Juma'a.
Yayan gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, Injiniya Sunday Makinde ya rasu da daren ranar Juma'a a gidanda da ke Ibadan, iyalai da ƴan uwa sun fara jimami.
Hukumar kwana-kwana ta tabbatar da faɗuwar wata fankar man fetur a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, ta ce direba ya rasa rayuwansa amma an ceto yaron mota.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalai da ƴan uwan tsohon shugaban hukumar OYSAA kuma babban jigon PDP, Hon. Temilola Segun Adibi.
Masu zaben sarki a jihar Oyo sun gindaya wa'adin kwanaki 30 ga Gwamna Seyi Makinde ya soke naɗin sabon Alaafin, sun ce ba shi da hurumi a wannan al'amarin.
Jihar Oyo
Samu kari