Jihar Oyo
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa duk da bai kai ga yanke shawara ba amma yana da kwarewa da cancantar zama shugaban kasa a Najeriya.
Babbar kotun jihar Oyo ta yi fatali da karar da wasu mutum 4 ƴan gidan sarauta suka shigar, suna kalubalantar naɗin sarkin Orile Igbon (Olugbon na Orile Igbon).
Ƴar tsohon gwamnan jihar Oyo, Chief Omololu Olunloyo, Kemi Olunloyo ta barranta kanta da iyalanta inda ta ce ta fita daga cikin dangin Olunloyo baki daya.
Sarkin Ibadan da aka fi sani da Olubadan, Owolabi Olakulehin, ya bayyana cewa doka ba ta san da matsayin Sarkin Sasa a jihar Oyo ba bayan karɓar ragamar mulki.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya musanta jita-jitar cewa wani ya shige masa gaba wajen zaben sabon Alaafin Oyo, Mai Martaba, Oba Abimbola Akeem Owoade I.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar tsohon gwamna na tsohuwar jihar Oyo, Dr. Victor Omololu Olunloyo, ya ce marigayin ya ba da gudummuwa.
Mutuwa ta ratsa jihar Oyo yayin da tsohon gwamnan jihar Dr. Omololu Olunloyo, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya rasu ne yana kusa da cika shekara 90.
Yayin da ake ci gaba da alhinin rasuwar Malam Idris Dutsen Tanshi, jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin manyan jiga-jiganta, Alhaji Yekini Ayoade Adeojo.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar diyar tsohon gwamnan jihar Oyo, marigayi Sanata Abiola Ajimobi wacce ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 42 a Landan.
Jihar Oyo
Samu kari