Jihar Oyo
Masu nadin sarauta a jihar Oyo sun kalubalanci Gwamna Seyi Makinde kan nadin sabon Alaafin inda suka kalubalance shi kan rashin bin ka'ida da tsari.
Jami'an tsaro sun kama wani mai bautar gumaka da ya wulakanta Kur'ani a jihar Oyo. Mai bautar gumakar ya banka wuta ga Al-Kur'ani kafin cafke shi.
Rundunar 'yan sanda, Amotekun gwamnoni da sauran jami'an tsaro domin dakile 'yan bindiga masu hijira daga Arewa ta Yamma zuwa Kudu bayan sanarwar gwamnan Oyo.
Gwamna Makinde ya gargadi al'umma kan yaduwar 'yan bindiga da aka koro daga Arewa maso Yamma. Gwamnan ya nemi hadin kan sarakuna da al'ummar jihar.
Gwamnan Jihar Oyo ya ce 'yan bindiga sun fara fadada ta'addanci wajen kaura da Arewa maso Yamma zuwa jihar Oyo. Ya ce za a yaki 'yan ta'addar da gaske.
Shugaban hukumar tattara haraji ta Najeriya, FIRS, Zacch Adelabu Adedeji, ya musanta jita-jitar tsaya wa takarar gwamna a jihar Oyo a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da naɗin sababbin manyan sakatarori dindindin 45 a bangarori daban-daban na gwamnatinsa, ya kafa tarihi.
Malamin Musulunci a Najeriya, Farfesa Sabit Ariyo Olagoke ya yi hasashen shekarar 2025, yana mai gargadi kan matsalolin siyasa da tattalin arziki.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya faranta ran ma'aikatan gwamnati yayin da ake bankwana da shekarar 2024. Gwamna Makinde ya cika alkawarinsa kan albashi.
Jihar Oyo
Samu kari