Jihar Oyo
Yayin da aka kulla alaka tsananin Najeriya da Isra'ila, malaman Musulmi a Ibadan sun gudanar da zanga-zangar lumana, suna adawa da hakan a Ibadan da ke Oyo.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar IIIya taya sabon sarkin Ibadan murna tare da yi masa fatan alheri wajen sauke mauyin da ya hau kansa.
An gama shirin nada sabon Olubadan a jihar Oyo, za a nada tsohon gwamna, Rashidi Ladoja a matsayin sabon sarki ranar Juma'a, 26 ga watan Agusta, 2025.
A ranar Asabar hukumar INEC ta shirya zaben cike gurbi a wasu yankuna 16 a fadin Najeriya. 'Yan adawa sun kayar da APC a jihohi kamar Kano, Oyo da Anambra.
Yayin da INEC ta ayyana dan takarar PDP matsayin wanda ya lashe zabe a Ibadan ta Arewa, ƙungiyoyin APC sun danganta faduwar jam'iyyar ga ministan wuta, Adelabu.
Bayan mutuwar Olubadan a jihar Oyo, majalisar masu nada Sarki na Olubadan ta zabi tsohon gwamna Rashidi Ladoja a matsayin wanda zai maye gurbin marigayi.
Likitocin ARD na LAUTECH sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, suna zargin gwamnati da asibitin da gaza aiwatar da manyan bukatunsu na dogon lokaci.
20 ga Agusta ta kowace shekara na zama ranar hutu a jihohin Oyo, Lagos, Ogun da Osun don bikin Isese, amma Ondo da Ekiti ba su amince da ranar hutun ba tukuna.
Kungiyar Muslim Public Affairs Centre (MPAC) ta ce harin dodon gargajiya kan limami ya saba wa doka ne kuma gwamnati ta binciki Lobanika da dukan masu hannu.
Jihar Oyo
Samu kari