Jihar Osun
A ranar 16 ga watan Yuli, 2022, INEC zata gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun, jam'iyyar PDP ta fara shirye-shirye a kokarinta na ganin ta samu nasara a zaɓen.
Gwamna Oyetola na Osun ya samu gagarumin goyon baya a yankin mahaifarsa yayin da shi da jam'iyyarsa ta APC ke kokarin ganin ya zarce kan karagar mulki a zaɓe
Hukumar Yaki da Rashawa Da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Ta'annati, EFCC, ta yi nasara bayan gurfanar da wasu mutane biyar a kotunan tarayya da manyan kotun
’Yan daba sun kai hari kan motocin da ke dauke da ‘yan jarida a lokacin da suke fitowa daga taron kamfen din gwamnan Osun, Gboyega Oyetola a Gbongan ta jihar.
Wani Fastocin coci, ma suna Fasto Akintaro Joshua Ojo, ya yi batanci ga Allah da Annabi Muhammadu (tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi) da Al-Kur'ani.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Osogbo ta tabbatar da Ademola Adeleke a matsayin sahihin dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun mai zuwa.
Rundunar yan sanda a Jihar Osun ta kama wani mafarauci wanda ake zargi da bindige tare da kashe wani limamin kauyen Alagunan a karamar hukumar Aiyedaade, wanda
Sarkin Gargajiya na ƙasar Ikoyi, Oba Yisau Bamitale Oyetunji Otunla, ya kwanta dama bayan fama da wata yar gajeruwar rashin lafiya, gwamna ya yi ta'aziyya.
Gabanin zaben gwamnan jihar Osun da za'a yi ranar 16 ga Yuli, 2022, hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta saki jerin wadanda zasu yi tak
Jihar Osun
Samu kari