Jihar Osun
Jihar Osun - Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, bai isa wurin kada kuri’a ba sa’o’i bayan an fara kada kuri’a a zaben gwamnan jihar Osun. Rahoton.
Yayin da yanzu haka ake cigaba da kidaya kuri'u, babbar jam'iyyar hamayga watau PDP ta shiga gaba a sakamakon farko da ma'aikatan INEC suka ayyyana a Osun.
Tsohon gwamnan Jihar Osun, Rauf Aregbesola, ya gujewa zaben gwamna da ake yi a jihar Osun.Jaridar Daily Trust tattaro cewa Aregbesola, wanda a halin yanzu ya k
Gboyega Oyetola, gwamnan Jihar Osun, ya ce shi mutane za su sake zaba. Da ya ke magana da manema labarai bayan ya jefa kuri'arsa a ranar Asabar, Oyetola ya ce m
Jihari Osun - Wasu jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, sun ce suna lura da yadda abubuwa ke gudana a zaben gwamnan jihar .
Jihar Osun - Dan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party, Ademola Adeleke, ya bayyana dalilin da ya sa ya tsallaken layi a rumfunan zaben sa domin.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya bukaci musulman jihar Osun da su sake zabar gwamna Gboyega Oyetola na jam'iyyar APC a karo na biyu domin shi musulmi ne kamar su.
A gobe ne al'ummar jihar Osun zasu yanke wanda zai cigaba da jagorantar jihar na tsawon shekaru hudu masu zuwa, gwamna Oyetola ya samu gaggarumin goyon baya.
Jam'iyyar PRP ta ba mutane mamaki, kwatsam ‘Dan takara ya fasa neman mulki.. Uwar Jam’iyyar ta na zargin wanda aka ba tikitin Gwamna da laifuffuka da-dama.
Jihar Osun
Samu kari