Ogun
An taa kura a ranar Litinin a yankin Idi-Ori da ke Abeoukuta a karamar hukumar Abeokuta ta arewa a jihar Ogun yayin da wani mutum ya gane wanda ya sace shi.
Wata kotun majistare da ke zama a Abeokuta a ranar Juma’a, 8 ga watan Afirilu ta yanke wa wani Seun Sowemimo, mai shekaru 33 watanni 12 a gidan yari ba tare da
Wani fasto ya rigamu gidan gaskiya yayin da yake ci gaba da caccakar matsafa a cikin coci. An ga lokacin da ya yanki jiki ya fadi matacce yana tsaka da magana.
Jihar Ogun - Wani dan Najeriya mai suna Malaolu Oluseye ya bayyana a wani bidiyo mai rasta zuciya kan yadda ya rasa sassan jikinsa sakamakon hadarin mota..
Fashewar da ta faru da misalin karfe 10 na dare a jiya Labahdi 27 ga wata ta haifar da tashin hankali da hargitsi a tsakanin mazauna yankin, inji rahoton Punch.
Jimi Lawal, Mashawarci na muamman ga gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan habbaka saka hannun jari, ya shiga jam'iyyar PDP a Jihar Ogun., rahoton Daily Tru
An kama wasu wasu matasa hudu, kuma fusatattun matasa sun lallasa su kan zarginsu da sata a wani gidan gona da ke Erunwon a karamar hukumar Ijebu North East ta
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Chief Olusegun Aremu Obasanjo ya bayyana cewa 'bai nemi mulki ba, mulkin ne ta rika binsa.' Obasanjo ya yi magana ne a Abeokuta,
Mutane da dama sun raunana a ranar Litinin da yamma bayan fada ya barke tsakanin ‘yan kasuwa Yarabawa da Hausawa a fitacciyar kasuwar Lafenwa da ke cikin Abeoku
Ogun
Samu kari