Ogun
Rundunar ‘yan sandan Jihar Ogun ta kama wata mata mai shekaru 30, Bola Agbedimu bayan ta kashe kudaden bogi a kasuwar Kila da ke karamar hukumar Odeda a jihar,
Wata Ramota Soliu ta halaka mijin ta, Bello Soliu ta hanyar watsa masa tafasashshen ruwa a anguwar Fulani da ke yankin Iyana Ilewo da ke karamar hukumar Abeokut
Shugabana kungiyar dattawan Arewa, Farfesa Ango Abdullahi, da yan tawagarsa sun gana da tsohon shugaban ƙasa, Chief Olusegun Obasanjo, a Abeokuta, jihar Ogun.
Jirgin kasa ya nike wata mata inda ta yi raga-raga a Itoki, cikin Jihar Ogun, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. An bayyana yadda matar ta je kan titin jirgin
Wasu mutane ɗauke da bindigu da ake zargin yan fashi da makami ne sun halaka wani ɗan kasuwa a kusa da gidan mansa a jihar Ogun, sun yi gaba da makudan kuɗaɗe.
Gwamna Dapo Abiodun na Jihar Ogun a ranar Laraba ya ce ‘yan ta’adda sun fara bin sawunsa inda suke farautar ransa duk saboda ya kaddamar da shirin kawo karshen
Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗariruwan ɗaliban kwalejin fasaha dake jihar Ogun sun toshe kan hanyar Legas Zuwa Abeokuta domin nuna fushin su da sace abokansu.
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta kama wani matashi mai suna, Soliu Majekodunmi da ya tsere bayan ya jagoranci abokansa waje kashe budurwarsa don yin kudi.
Ogun - Wani dillalin gidaje, Diran Elijah, ya rasa rayuwarsa bayan jima'i da tsohuwar matarsa mai suna Idowu, a wani da dakin Otal dake unguwar Agbado a Ogun.
Ogun
Samu kari