Sarkin Kano
Rahotannin da ke shigo mana yanzu na nuni da cewa an mayar da Sanusi Lamido Sanusi kan kujerar Sarkin Kano bayan majalisar jihar ta rushe sarakuna 4 da aka kara.
Mambobin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a majalisar dokokin jihar Kano sun fice daga zauren majalisar yayin yunkurin gyara dokar masarautun jihar.
Majalisar dokokin jihar Kano za ta yi karatu na uku kan kudirin gyara dokar masarautu da aka kirkiro a mulkin Abdullahi Umar Ganduje, Abba Kabir Yusuf zai sa hannu.
Mamban majalisar dokokin jihar Kano ya ce da fushin sarakunan da Ganduje ya naɗa suka fara mulki kuma sun so rushe masarautun tun farkon rantsar da Abba Kabir.
Yan majalisar dokokin jihar Kano sun fara zaman yi wa dokar masarautun Kano garambawul, jami'an tsaro sun tsaurara matakan tsaro don tabbatar da doka da oda.
Biyo bayan aniyar majalisar dokkokin jihar Kano na sake fasalin dokar masarautun jihar, Musa Iliysau Kwankwaso ya yi murabus. Ya ce sai 2027 za su kayar da Abba.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara aikin yiwa dokar da Abdullahi Ganduje ya yi amfani da ita wajen tsige Sanusi II kwaskwarima. A yau Talata aka yanke shawarar.
Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a majalisar dattijai, Rufa'i Hanga ya bayyana dalilan da suka sa shi raba likkafani da tukwane ga al'ummar mazabarsa.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da ginin titin dan Agundi mai hawa uku domin rage cunkoson ababen hawa. Kamfanin CCG Nigeria Limited ne zai yi aikin kan ₦15bn.
Sarkin Kano
Samu kari