Sarkin Kano
Kungiyar matasan Arewacin Najeriya (AYAF) ta miƙa sakon barka da Sallah ga Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, tare da rokon ya yafewa dukkan maƙiyansa.
Rundunar 'yan sandan Kano ta yi tir da wasu da har yanzu ba a kai ga gano su ba da su ka yi wa sarki Muhammadi Sanusi II ihu yayin dawowarsa daga masallaci.
Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda ya ke son al'umma su tuna shi ta hanyar yi masa addu'a bayan ya koma ga mahallicinsa nan gaba.
Ashraf Sanusi Lamido Sanusi wanda ma’aikacin banki ne kuma masani a ilmin tattalin arziki ya fadi ra'ayinsa da ake shari'a a kotun tarayya kan sarautar Kano.
Sarkin Kano, Muhammadi Sanusi II ya bayyana musabbabin cire shi a kujerar sarautar Kano da gwamnatin Abdullahi Ganduje ta yi inda ya ce tsantsar siyasa ne kawai.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana gamsuwarta da yadda aka gudanar da Sallar Eid el-Kabir cikin kwanciyar hankali da lumana a fadin jihar.
Sarkin Kano na 16 Alhaji Muhammadu Sanusi II ya gudanar da hawan Sallah kamar yadda aka saba a birnin Kano. Sarkin ya jagoranci Sallah Idi a masallacin Kofar Mata.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna rashin amincewa da hukuncin kotu wanda ya sanya mata tarar N10m kan Aminu Ado Bayero.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta ce za ta sanar da hukuncinta kan bukatar da ta nemi soke sabuwar dokar masarautar Kano da Gwamna Abba Kabir ta yi.
Sarkin Kano
Samu kari