Nyesom Wike
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya nemi ƴan adawar jihar da su haƙura su marawa zababben gwamnan jihar baya.
Gwamnan jihar Ribas yana ganin akwai bukatar a samu shugabanci mai karfi yau a PDP. Nyesom Wike ya ce babu labarin N12.5bn da aka tara lokacin zaben shugabanni
Shugaban PDP a Najeriya, Iyorchia Ayu bai yi murabus ba, an ji hadiminsa, Simon Imobo-tswam ya nuna uban gidansan zai kare kan shi a shari’ar da ake yi a kotu
Umar IIliya Damagum shi ne babban jami’in da ya canji Iyorchia Ayu a Majalisar NWC a PDP. A wannan rahoto za a ji takaitaccen bayani game da sabon shugaban.
Gwamnan jihar Ribas, kuma babban abokin adawar shugaban PDP na ƙasa, Nyesom Wike, ya yi farin ciki da nuna gamsuwa bayan jam'iyya ta maye gurbin Iyorchia Ayu.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya shawarci zababben shugaban kasa kar ya bar Wike haka nan, ya jawo sa cikin tsakiyar gwamnatinsa domin yana da amfani.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce yana goyon bayan matakin da PDP ta ɗauka na dakatar da shugaban jam'iyya na ƙasa, Dr. Iyorchia Ayu, a jihar Benuwai.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ko kaɗan baya tsoron EFCC ta gayyace shi bayan ya sauka mulki. Gwamnan yace babu inda zai je bayan wa'adin sa
Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas ya bayyana alfarmar da ya yi wa Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP amma bai nuna godiyar Allah da hakan ba.
Nyesom Wike
Samu kari