Matasan Najeriya
Wani 'dan gani-kashenin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewa mutuwa ce kadai za ta raba shi da shugaban kasan baya ya kira shi da mai gaskiya.
Kowane bawa da wurin da aka rubuta masa ajalinsa, ana wani matashi ne ɗan shekara 25 a Duniya, wanda ya afka kwata a Taruni, jihar Kano, Alah ya masa rasuwa.
Fusatattun jama'a sun yi wa wani matashi tumbur haihuwar uwarshi a jihar Bayelsa bayan sun kama shi yana yunkurin satar 'dan kamfan mata da asubahin Juma'a.
Ana zaman dar-dar a Mgboko, hedkwatar karamar hukumar Obingwa a jihar Abia, a jiya, yayin da mata da matasa a karamar hukumar suka yi zanga-zangan neman cire sh
Jam’iyyar APC mai mulki ba shirya wasa ba, domin ta shirya kaddamar da shafin yanar gizo domin hada kan matasa kafin zaben shugaban kasa na 2023 da ke tafe.
Za a ji cewa wani Bawan Allah ya shiga halin ha’ula’i a sakamakon gano asirin matarsa, yana zargin cewa ta na bin wasu mazajen alhali ta na gidan aure, da yara
Za a ji labarin Abdussalam Mohammed Chindo wanda dalibi ne da ASUU ta jawo karatunsa ya tsaya. A maimakon ya cigaba da zama haka kurum, Chindo ya fara sana’a.
Wata zankadediyar budurwa ta bayyana yadɗa rayuwa ta canza mata zuwa mai.sayar da Gawayi duk da wahalar da ta sha har ta gama digiri a Jami'a, mutane sun yaba.
Matar dake takarar shugaban kasa karkashin jam'iyya mai mulki (APC), Uju Ken Ohanenye ta nuna damuwa a kan abun da ta siffanta da gazawar maza wajen mulki.
Matasan Najeriya
Samu kari