Jami'o'in Najeriya
Jami'ar Bayero da ke Kano (BUK) ta sanar da dakatar da gudanar da jarabawar zangon karatun farko na shekarar 2022/2023 saboda yajin aikin ƙungiyoyin ƙwadago.
Iyalan Joy Nsude, sun shiga dimuwa da makoki yayin da rahotanni suka ce mahaifiyar ‘ya’ya biyu ta rasu bayan ta yi magana da mijinta ta wayar tarho.
Mrs Babangida matar tsohon shugaban kasa Ibrahim Badamasi Babangida ce, yayin da Mista Bello ya kasance alkalin alkalan Najeriya daga 1987 zuwa 1995.
Shugaban ASUU, Emmanuel Osodeke ya aika takarda zuwa ga ‘Yan ASUU cewa su dakatar da zuwa aiki duk da ba a biya su albashin wata 8 ba na yajin-aikin kwanaki.
Masu garkuwa sun sace wani Farfesa a Jami'ar Calabar da ke jihar Kuros Riba mai suna Patrick Egaga a daren jiya Lahadi 12 ga watan Nuwamba a gidansa.
Hukumar WAEC, ta sanar da amincewa da tsarin jarabawar da za a rinka yi ta hanyar amfani da kwamfuta (CBT), a jarrabawar kammala sakandare (SSCE).
Wani fusataccen matashi mai suna Lanre Olutimain ya kona dukkan satifiket din shi daga firamare har Jami'a bayan shafe shekaru 13 babu aiki a Najeriya.
Wani Farfesan Najeriya, ya nuna halin dattakon, bayan da ya mayar da sama da naira miliyan daya da makarantar NDA ta tura masa bisa kuskure. Ya samu shaidar kwarai.
Farfesa Mohammed, sabon shugaban FUT Minna, ya fara aikinsa a jami’ar a matsayin mataimakin lakcara a shekarar 2000, inda ya samu kwalin M.Eng., a shekarar 2003.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari