Jami'o'in Najeriya
Wani rasiti ya nuna yadda a baya a Najeriya ake biyan kudade kadan a jami'a, amma yanzu ake biyan makudan kudade a yanayin da kowa ke kokawa duba da tattali.
Yayin da ake ci gaba da kuka kan yadda aka kashe wata mata a Gombe, an kuma sake kashe wata mata a jihar Neja, an ce matar mai koyarwa ce a jami'ar FUT.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana watan Janairun 2024 a matsayin lokacin da za a fara shirin ba da lamunin dalibai da gwamnatinsa ta shirya don taimakon dalibai.
Gwamnatin jihar Sokoto karƙashin gwamna Ahmed Aliyu ta ɗauki nauyin tura ɗalibai 15 'yan asalin jihar zuwa China su karanto kwasa-kwasan injiniyarin.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kawo tsarin bai wa dalibai lamunin karatu don inganta harkar ilimi a kasar, dalibai na dakon fara wannan shirin na ba da lamuni.
Majalisar Wakilan tarayya ta bayyana cewa ya kamata Najeriya ta ayyana dokar ta ɓacu a fannin ilimi idan har ana son inganta harkar koyo da koyarwa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi alƙawarin ɗaukar nauyin karatun Leburori 37 har su gama jami'a matuƙar suka ci jarabawar share fage.
Wata dalibar jami’ar Ilorin mai shekaru 20 ta kashe kanta bayan wani saurayi da suka hadu a soshiyal midiya ya damfareta N500,000. Ta sha maganin kwari ne.
Hukumomin Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a jihar Kano ta karyata jita-jitar cewa ta na daukar aiki yanzu haka a makarantar.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari