Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Ned Nwoko ya zargi babban bankin Najeriya (CBN) da yin rufa-rufa wajen korar da ya yi wa ma’aikata 317 a kwanakin baya. Ya nemi majalisa ta gudanar da bincike
Majalisar Dattawa ta amince da dokar dawo da tsohon taken Najeriya "Nigeria We Hail Thee" tare da maye gurbin "Arise O Compatriots" domin kara kishin kasa.
Yayin da gwamnatin Kano ta nemi alfarma wurin Bola Tinubu, shugaban ya yi biris, zai yi jawabi a taron majalisun Tarayya biyu kan nasarar dimukradiyya.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan sarautar Kano, tsohon hadimin shugaban majalisar dokokin jihar, Hassan Cikinza Rano ya bayyana cewa an tafka kura-kurai.
'Dan majalisar ttarayya, Alex Ifeanyi Mascot Ikwechegh ya bar addinin da yake yi, ya zama musulmi kamar yadda wani ya yada a dandalin sada zumunta a karshen mako.
Sanata Garba Maidoki ya yi iƙirarin cewa a kowane wata Gwamna Nasiru Idiris na bai wa sojoji N500m domin su yi aikin tabbatar da tsaron al'umma a faɗin Kebbi.
Wasu daga tsofaffin jami’an ‘yan sandan Najeriya sun gudanar da zanga-zangar lumana a babban birnin tarayya Abuja domin bayyana korafinsu na biyansu hakkokinsu.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta gwangwaje yan majalisar jihar da motocin kece raini guda 41. An sayi kowace Toyota Fortuner a kan ₦68m.
Wani ɗan rikici ya faru tsakanin jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS da wasu ma'aikata a zauren majalisar tarayya da ke Abuja, tuni dai an shawo kan lamarin.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari