Majalisar dattawan Najeriya
Yayin da rikicin siyasa ke kara tsami a jihar Ondo, an dakatar da Sanata Jimoh Ibrahim daga jam'iyyar APC mai mulkin jihar kan zargin cin amanarta.
Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a majalisar dattijai, Rufa'i Hanga ya bayyana dalilan da suka sa shi raba likkafani da tukwane ga al'ummar mazabarsa.
Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya bai wa yan Najeriya tabbacin kawo karshen wahalar man fetur da suke fuskanta ba da jimawa ba.
Kungiyar ALDRAP ta maka mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin da sauran sanatoci 39 kan kasancewa mambobin majalisu 2 mabambanta.
Sanata mai wakiltar Borno ta Tsakiya a majalisar dattawa ya caccaki matakin da gwamnatin tarayya ta hannun bankin CBN ya dauko na kawo harajin yanar gizo.
Ana so sanatoci su kawo doka a majalisa da za ta aika duk wanda ya saci dukiyar kasa watau gwamnati ya sheka barzahu kamar yadda ake harin masu harkar kwaya.
A yayin da fatauci da tu'ammali da miyagun kwayoyi ke kara ta'azzara, majalisar dattawa a ranar Alhamis, ta amince da kudurin hukuncin kisa ga masu fataucin kwayoyi.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabun Garki da Babura, Isa Dogonyaro, daga jihar Jigawa ya rasu a Abuja. Iyalan marigayin sun tabbatar da rasuar yau Jumu'ah.
Majalisar wakilan Najeriya ta umarci babban bankin kasa da ya dakatar da aiwatar da harajin 0.5 % na tsaro ta yanar gizo kan hada-hadar kudi da CBN ta sanya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari