Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewar an buga muhawara a Majalisar Wakilai, 'yan majalisa sun yanke shawara a kan nemo inda $35m na gina matatar mai ta shiga.
A labarin nan, za a ji cewa cewa Pat Akpabio, surukar Shugaban Majalisar Dattawa ta zargi Godswill Akpabio da aikata miyagun laifuffuka a Akwa Ibom.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa za ta kammala duba wa tare da amincewa da gyaran dokar INEC kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda zargin da Amurka ta yi a kan Najeriya na cewa ana yi wa kiristoci kisan kiyashi ya dauki hankali, ana son fara bincike.
Jam'iyyar APC ta kara yawan sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanata Samaila Dahuwa Kaila ya koma jam'iyyar APC bayan ya yi murabus daga PDP.
Sanatan da ke wakiltar Bauchi ta Arewa a majalisar dattawan Najeriya, Samaila Dahuwa Kaila, ya fice daga jam'iyyar PDP. Ya godewa jam'iyyar kan damar da ta ba shi.
Wata gamayyar kungiyar lauyoyi ta nuna rashin gamsuwarta ga nadin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC.
Sanata Ali Ndume ya ce tantance ministoci ba aikin majalisar dattawa ba ne, bayan rikicin takardun bogi na tsohon minista Uche Nnaji ya jawo cece-kuce.
A labarin nan, za a ji cewa daga cikin mutane kusan 200 da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yafe wa abin da su ka aikata, akwai masu cin hanci zuwa kisan kai.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari