Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jagoranci zaman majalisa da rantsar da sababbin sanatoci 2 daga jihohin Edo da Anambra.
Rikicin da ya kunno kai a tsakanin jam'iyyun adawa a Majalisar Wakilai na dab da zuwa karshe bayan Shugabanta, Rt. Hon Tajudeen Abbas ya tsoma baki a lamarin.
Tinubu ya ki sanya hannu kan da dokoki biyu da majalisa ta amince da su, yana mai cewa suna da kura-kurai da suka sabawa dokokin kudi da haraji na gwamnati.
Tsohon sanata Ehigie Uzamera ya fice daga jam’iyyar PDP a Edo, yana cewa matakin ya biyo bayan bukatarsa ta ci gaba da hidimtawa jama’a cikin sabuwar jam’iyya.
Bayan kwanaki 100 da rasuwarsa, an fara shirye-shiryen birne tsohon gwamnan jihar Kwara, Cornelius Olatunji Adebayo wanda ya rasu yana shekaru 84 a duniya.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya yi wa yan Najeriya albishir game da ayyukan Majalisar Dattawa ta 10 inda ya ce ta kasance mai gaskiya.
Sanata mai wakiltar Imo ta Yamma a majalisar dattawa, Osita Izunaso, ya fito ya kare kansa ka zargin cewa ya yi wa wata tsohuwa kwacen gida a birnin Abuja.
Sanata Natasha mai wakiltar Kogi ta Tsakiya karkashin inuwarPDP tahalarci zaman Majalisar Dattawa yau Talata, karo na farko bayan dakatar da ita na watanni 6.
Sanata Ali Ndume ya dauki hanyar kawo karshen labaran karya da ake yada wa a kasashen waje a kan zargin kashe kiristocin Najeriya saboda addininsu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari