Majalisar dattawan Najeriya
Za a ji Muhammadu Buhari ya kira taron tsaro a fadar Shugaban kasa. Taron ya biyo bayan barazanar da ‘Yan Majalisar Dattawa suke yi na tunbuke Shugaban kasar.
Gwamnatin tarayya ta mayar da martani kan barazanar da Sanatocin jam’iyyar PDP suka yi na tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari, The Cable ta ruwaito a yau.
Majalisar dattawa ta gayyaci gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, kan faduwar darajar Naira kamar yadda farashin ke yawan sauka a duniya.
Biyo bayan sauya sheƙar Sanata Yahaya Abdullahi daga APC zuwa PDP. jam'iyyar mai mulki ta ayyana sunan Sanata Abdullahi Gobir a matsayin sabon jagoran majalisa.
Wani abu tamkar wasan kwaikwayo ya faru yayin zaman majalisar dattawan Najeriya na yau Laraba biyo bayan an bukaci a duba yuwuwar tsige shugaban ƙasa Buhari.
Biyo bayan diramar da ta auku, shugaban marasa rinjaye na majaisar dattawan ƙasar nan, Sanata Aduda, ya ce mambobin tsagin adawa sun yanke ba Buhari mako shida.
Abuja - Majalisar wakilai ta yi watsi da kudirin dake neman gwamnatin tarayya dakatar da yunkurin hana Babura aiki da take kokarin yi. Rahoton Channels Televsi.
Bola Tinubu ya kaddamar da Sanata Kashim Shettima a matsayin ‘Dan takaran mataimakin Shugaban kasa, da alama Ibo sun ji haushin daukar Sanata Kashim Shettima.
Majalisar dattawa a ranar Laraba, 20 ga watan Yuli, ta tabbatar da Mista Joe Ohiani a matsayin shugaban hukumar Hukumar Kula da Ayyukan More Rayuwa ta ICRC.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari