Majalisar dattawan Najeriya
Muhammad Gudaji Kazaure ya fitar da jawabi a matsayin amsa ga Garba Shehu. Hon. Gudaji Kazaure ya tabbatar da cewa kwamitinsa yana da goyon bayan shugaban kasa.
Watakila CBN ya tsawaita wa’adinsa sai bayan watanni 6 ganin Sanatoci su na ganin zai fi kyau a bari sai zuwa Yunin 2023 sannan a daina karbar tsofaffin kudi.
Majalisar dattawa ta bayyana amincewarta Buhari ya sake cin bashin kudade yayin da ake tsaka da wasu ayyuka an ce cin bashin zai ba da dama a kammala aiki.
Majalisar dattawan tarayyan Najeriya ta zartas da karin kasafin kuɗin 2022da shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya gabatar mata wanda zai lakume biliyan N819.5m
Ana tuhumar Ahmad Lawan wanda Bola Tinubu ya taimaka a siyasa da yi wa PDP aiki. Festus Keyamo ya ce tun fil azal Sanatan bai taba marawa jam’iyyar PDP baya ba
Ba za ta yiwu a amince da kundin kasafin kudin Najeriya na 2023 ba. Shugaban Majalisar ya ce ba za ta yiwu a kammala aiki a kan kundin kasafin kudin 2023 ba.
A jiya aka fahimci Shugaban kasa zai ci bashin N800bn duk da ana bin Najeriya bashin N22.57tn a gida. Za a karbo sabon bashin ne saboda ambaliyar ruwan sama.
Rt Hon. Femi Gbajabiamila ya zauna da shugaban kasa a kan zargin satar kudin da ke asusun CBN. Gbajabiamila ya yi wannan bayani ne ga manema labarai a Aso Villa
Ganin babu manyan asibitoci a kaf yankin Kudancin Jihar Katsina, ‘yan majalisa sun ce a fasa gina asibitin FMC a garin Daura, yankin da Shugaban kasa ya fito.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari