Majalisar dattawan Najeriya
Lauya ya nemi a haramtawa Stella Okotete zama ɗaya daga cikin waɗanda Shugaba Tinubu zai bai wa muƙamin minista a gwamnatinsa. Lauya ya zargeta da cin hanci.
Tsohon gwamnan jihar Abiya kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka nemi shugaban majalisar dattawa, Sanata Orji Kalu, ya ce an masa tayin minista amma bai amsa ba.
'Yar takara mace ɗaya tilo a inuwar APC, wacce ta hakura da takara kuma ta mara wa Bola Tinubu baya, ta shiga jerin ministocin da suka isa zauren majalisa.
An ƙaryata labarin da ke ta yawo a kafafen sada zumunta da ke nuni da cewa 'yan ta'adda sun harbe sanata mai wakiltar Abia ta Kudu, Enyinnaya Abaribe. Hadimin.
Dave Umahi, tsohon gwamɓan jihar Ebonyi kuma ɗaya daga cikin waɗanda Tinubu ya aika sunayensu zuwa majalisar dattawa, ya fara shirin sauka daga mukamin Sanata.
Bayan tura jerin sunayen ministoci zuwa majalisar dattawan Najeriya, an gano sunaƴen jihohin asali na kowane ɗaya daga cikin mutane 28 da Bola Tinubu ya nada.
A yau Alhamis 27 ga watan Yuli ne yan Najeriya ke fatan za su san ministocin Shugaba Bola Tinubu. Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan ya iso majalisa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika sunayen tsoffin gwamnoni 4 ga majalisar dattawa domin neman nada su a mukamin minista amma an rahoto cewa karin wasu 2 tafe.
Akalla mata yan majalisar dokokin tarayya shida ne suke da nasaba da tsoffin gwamnoni da wasu fitattun yan siyasa. Suna da alaka na jini da kuma na auratayya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari