Majalisar dattawan Najeriya
Ana zargin cewa a lokacin Abdullahi Adamu babu taron da ake gudanarwa, majalisar NWC ta zama ‘yar kallo a APC, Adamu sun yi kama-karya da su ke rike da jam'iyya
Majalisar Dattawa ta sake daga zamanta zuwa gobe Laraba 26 ga watan Yuli yayin da 'yan Najeriya ke dakon sanin sunayen ministocin da Shugaba Tinubu ya mika.
Sanatoci basu ji daɗin kalaman da Adams Oshiomole ya yi ba inda ya zargesu da yon sama da faɗi da kayan dake cikin ofisoshinsu. Sun buƙaci ya bayar da haƙuri.
Za ayi gumurzu wajen rabon kwamitocin majalisar tarayya a karshen makon nan. Nan da Alhamis za a raba kwamitoci, amma shugaban majalisar tarayya ba ya Najeriya.
Bashir Ahmad, hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai bayyana jerin ministocinsa a ranar Talata.
Bola Tinubu ya janye sunayen wasu da ya yi tunanin ba mukamin Minista. Shi dai Akawun majalisa ya ce takarda ba ta shigo hannunsu daga fadar shugaban kasa ba.
Sanatan jihar Abia da ke Kudu maso gabashin Najeriya a majalisar dattawa ta Takawas, Sanata Mao Ohuabunwa, ya rashin mai ɗakinsa, ta rasu a Asibitin Abuja.
Daga cikin yan majalisar dokokin tarayya 400 a Najeriya, 19 ne kacal mata da suka samu damar shiga majalisar dokokin tarayya ta 10 a babban birnin tarayya.
Majalisar dattawa Najeriya ka iya ɗaga tafiya hutun shekara yayin da take dakon saƙo daga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da Ministocin da zai naɗa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari