Majalisar dattawan Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da nasarar Sanata Muhammed Ali Ndume.da Kaka Lawal na Borno ta kudu da Borno ta tsakiya, ta kori ƙarar jam'iyyar PDP.
Sanata Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya rantsar da Natasha Akpoti a matsayin sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya bayan nasararta a kotu.
Majalisar dattawa da majalisar wakilan tarayya sun haɗu sun amince da makudan kuɗin da shugaban ƙasa Tinubu ya nemi kara wa a kasafin kuɗin 2023.
Majalisar tarayya ta bayyana cewa ta karkatar da kudin da aka ware domin sayawa shugaban kasa jirgin ruwa zuwa kasafin tallafawa dalibai da bashi.
Ana zargin Shugaba Tinubu ya ware makudan kudade har naira biliyan 5.9 don siyan jirgin ruwa na alfarma a fadarsa, shugaban ya karyata wannan jita-jita.
Cibiyar Nazarin Ayyukan Majalisa da Dimokuradiyya ta Najeriya (NILDS) ta bukaci a kara kudaden da ake ware wa majalisa domin ayyukan sa ido ga bangaren zartarwa.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
Majalisar dattijan Najeriya ta tantance tare da tabbatar da naɗim sabbin kwamishinonin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC a zaman yau Laraba.
A ranar Laraba, majalisar dattawan Najeriya ta amince da dala biliyan 7.8 da kuma yuro miliyan 100 a matsayin kudin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai ciyo bashi.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari