Fadar shugaban kasa
Fadar shugaban kasa tace tsokacin da jam'iyyar PDP ta yi game da fasa kai ziyara Zamfara da shugaba Muhammadu Buhari yayi alamar neman rikici ne da rigima.
Najeriya zata ciyo basussukan kudi sakamakon dakatad da shirin kara farashin man fetur ta hanyar cire tallafin mai, fadar shugaban kasa ta bayyana ranar Laraba.
Fadar shugaban kasa a ranar Litinin, 24 ga watan Janairu ta karyata rade-radin da ke yawo na cewa ministar kudi, Zainab Ahmed, ta yi murabus daga mukaminta.
Khadijah, wata matashiya 'yar Najeriya ta bayyana aniyarta ta tsayawa takarar shugaban kasa a 2023. Ta ce ba wanda ya dace ya gaji Buhari sai ita a shekara.
Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya yi gargadin cewa kada wani ya gayyacesa kotu amsa wasu tambayoyi kan yadda yayi mulki bayan ya bar Ofis a shekarar 2023.
Fadar shugaban kasa ta bayyana lokaci da ranar da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tattauna da gidajen talabijin na Channels da NTA a cikin makon nan a Abuja.
Bayan shekaru shida da rabi kan karagar mulki, Shugaba Muhammadu Buhari ya nada mutum daya matsayin mai bashi shawara kan harkokin tattalin arzikin Najeriya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya rattafa hannu kan daftarin kasafin kudin Najeriya na shekarar 2022 da za'a shiga. Shugaban kasa ya rattafa hannun da safiyar Alhamis
Reno Omokri, hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya musanta batun cewa kudaden da tsohon shugaban ya bari sun kare bayan kimanin makwanni uku a 2015,
Fadar shugaban kasa
Samu kari