Fadar shugaban kasa
Wata hadimar Aisha Buhari ta zarge ta da tura jami'an tsaro su kama ta tare da yi mata babu dadi a lokacin da suka samu wani sabanin da ba a bayyana ba tukuna.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana ribar da ƴan Najeriya suka samu a dalilin sauya fasalin takardun kuɗi da gwamnatin sa tayi duk kuwa da cikas ɗin sa
Lai Mohammed, Ministan Labarai da Ala'adu yace kwato kayayyakin tarihi da kasashen waje suka sace ne nasara mafi girma daya samu a matsayinsa na ministan Buhari
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya sake sakin maganganu ma su zafi kan mutanen fadar shugaban ƙasa, a wannan karon ya ce ya daina yarda da su.
Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi hasashen cewa akwai wasu tawaga daga arewa da za su hadewa Peter Obi kai don yin waje da shi.
A ci gaba da kokarin shirya zuwa babban zabe nan da mako biyu, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya kira Bola Tinubu gidansa domin tattaunawa batutuwan zaɓe.
A yau Juma'a, majalisar magabata da masu ruwa da tsaki sun zannan da shugaba Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa don tattaunawa kan wasu abubuwa guda biyu.
Majalisar magabata da masu ruwa da tsaki na tarayya ta ce tana goyon bayan gwamnatin tarayya da babban bakin Najeriya CBN kan kudirin sauya fasalin Naira..
TSaffin shugabannin kasar Najeriya, sama da gwamnoni goma da ministoci, shugabannin hafsoshin soja sun dira fadar shugaban kasa domin halartan taron magabata.
Fadar shugaban kasa
Samu kari