Fadar shugaban kasa
A rahoton nan, da ya je kasar Indiya, Bola Ahmed Tinubu ya bada labarin zamansa mai gadi a shekarun baya, ya ce ilmin boko ya taimaka ya zama Shugaban kasa.
Fitacciyar malamar da'awar addinin Kiristanci Naomi George, ta bayyana cewa an yi ma ta wahayi kan cewa nan ba da jimawa ba za a rantsar da Peter Obi shugaban.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ziyarci aƙalla ƙasashe shida a cikin kwana 100 da ya yi a kan karagar mulkin Najeriya. An tattaro jerin ƙasashen da ya je.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da ministocin tsaro da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Bola Ahmed Tinubu ya kusa shafe kwanaki 100 a matsayin shugaban Najeriya a lokacin da Muhammadu Sanusi II ya na cewa an tafiyar da kasa babu masu ilmin tattali.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnati ya bayyana yadda aka sanar da yiwuwar tafiyar Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar waje a ranar Litinin mai zuwan nan; gobe.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya buƙaci masoya da masu fatan alkairi da kar su kashe kudi wajen taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa a jaridu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamus.
Fadar shugaban kasa
Samu kari