Fadar shugaban kasa
Tsohuwar ministar jin kai da rage raɗaɗin talauci a Najeriya, Dr. Betta Edu ta ce tana da yaƙinin cewa nam ba da jimawa ba ƴan najeriya za su fita daga wahala.
Mai taimakawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa an sallami Betta Edu daga mukamin minista.
Fadar shugaban kasa ta hannun mai taimakawa Bola Tinubu kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ta ce shugaban kasan yana jin zafin halin da ake ciki.
A ranar Laraba Bola Tinubu ya tabbatar da korar ministoci 5 daga aiki tare da naɗa wasu sababbi, ya masu fatan alheri a duk lamurran da suka tasa a gaba.
Shugaban majalisar dokokin jihar Borno, Abdulkarim Lawan ya bukaci gwamnatin tarayya da ta sayo sabon jirgin sama ga mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi Allah wadai da kiraye-kirayen da ake yi a Najeriya kan neman mulkin soja ta tabbata inda ta ce ba a ganin kokarin da gwamnatin ke yi.
Yakubu Gowon yana da labarin akwai shirye-shiryen yi masa juyin mulki. Shugaban kasar bai yarda ba saboda kusancinsa da wanda aka ce zai kifar da gwamnatinsa.
Peter Obi ya na cikin wadanda suka taya Yakubu Gowon murnar cika shekaru 90 a makon da ya gabata. Sai dai magana a kan Yakubu Gowon ya jawowa Obi matsala a siyasa.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ba zai wakilci Najeriya a taron kasashen Commonwealth na 2024 da za a yi a Samoa kamar yadda aka tsara tun farko ba.
Fadar shugaban kasa
Samu kari