Hukumar Sojin ruwa
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Dan takarar shugabancin ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya nuna alhininsa bisa haɗurran jiragen ruwan da aka samu a jihar Adamawa da ma wasu sassa daban-daban.
Wata mummunar ambaliyar ruwa da ta faru a ƙasar Libya ta yi sanadiyyar ɓacewar mutane aƙalla 10,000 tare da halaka wasu da dama. Lamarin ya faru ne a birnin Derna.
Hukumar Hasashen Yanayi (NiMet) ta ce za a tafka mamakon ruwan sama a Kano da Sakkwato, akasin Ondo, Edo, Delta, Bayelsa, Rivers, Imo, Akwa Ibom, Abia, Ebonyi.
Ambaliyar ruwa da aka yi sanadiyyar mamakon ruwan sama da aka sha a garin Dakingari na jihar Kebbi ta janyo asarar rayukan mutane uku. Lamarin ya faru ne ranar.
Duk sojan da bai da shirin yi wa manya biyayya ya bar gidan soja. Kwamandan runduna ta 81 a gidan sojojin kasa ya gargadi dakarun Najeriya da cikakkiyar biyayya
Aƙalla mutane 6 ne aka tabbatar da sun ɓata a wani mummunan haɗarin kwale-kwale da ya rutsa da su a jihar Neja a kan hanyarsu ta zuwa jihar Kebbi wacce ke.
A yau ne aka birne Ibrahim Adamu Abubakar wanda jami'in sojojin sama ne da 'yan ta'adda su ka halla, wannan soja mahaddacin Al-kur’ani ne kuma mai neman ilmi.
Musulmai da Kiristocin jihar Borno sun gudanar da sallar rokon ruwa a jihar da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. Hakn ya biyo bayan yadda aka ga damina ta dauke.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari