Labaran tattalin arzikin Najeriya
Majalisar tattalin arziƙi a Najeriya karkashin mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ta canja shirin cire tallafin Man fetur a karshen mulkin Buhari.
Hukumar kula da ingancin magani da abinci ta ce akwai wani maganin da ke yawo a kasar nan, wanda ke sanya mutae=ne su mutu bayan an sha, ya kashe kananan yara.
Mutane da yawa za su rasa ayyukansu a nan gaba yayin da mutum-mutumi ke kara yawa a kamfanoni da yawa masu daukar hankali. Bidiyo ya nuna misalin irin ayyukan.
Rahoto ya bayyana yadda wasu jihohin Najeriya suka zama su ne kan gaba wajen kashe kudin waya da 'data' a shekarar da ta gabata ta 2022. An fadi sunan jihohin.
Wani sabon rahoto ya bayyana cewa, akwai wasu attajiran nahiyar Afrika da suka mallaki kudaden da suka kao 50% na yankin a wannan karon, an fadi ta yaya kenan.
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, wani gini ya ruguje a wani yankin jihar Oyo inda ya hallaka mutanen da ba a san adadinsu ya zuwa yanzu da ake hada rahoto.
Yayin da ake ci gaba da ganin dukiyar Musk na kasa, an ga wasu attajiran duniya da ke ci gaba da samun kudi sabanin yadda Musk ke ciki a halin yanzu da e ciki.
Bankunan kasuwanci sun ci yo bashin biliyoyin kuɗi daga wajen babban bankin Najeriya (CBN). Bankunan suna ci yo bashin ne don cike giɓin kuɗin da suke da shi.
Wani sabon rahoto ya bayyana yadda gwamnatin Buhari, ta tsamo ƴan Najeriya mutum miliyan 2 daga tsananin ƙangin talauci a cikin shekarar 2022 da ta wuce...
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari