Labaran tattalin arzikin Najeriya
Shugaban kungiyar George Uboh Whistleblowers Network (GUWN) ya shafe kwanaki fiye da 100 a daure, a cewarsa laifinsa shi ne neman tona asirin Godwin Emefiele.
Za a ji Godwin Emefiele ya shiga uku, DSS sun karbe takardunsa domin hana shi tserewa. Har yanzu Gwamnan bankin CBN da aka dakatar ya na hannun jami’an tsaro.
A zaben da ya gabata, Tinubu ya bayyana yadda Emefiele ya so haramta masa hawa kujerar shugaban kasa bisa wasu dalilai da ba a tabbatar da fitowarsu waje ba.
Jam'iyyar Labour ta su Peter Obi ta nemi a kama shugaban hukumar zabe mai zaman kanta INEC tare da binciken abin da ya aikata a zaben shugaban kasa da gabata.
Rahoton da muka tattara ya bayyana yadda gwamnan CBN ya sanya Naira ta sha bakar wahala duk da kasancewarta mai daraja. An kuma fadi tarihon sauran gwamnoni.
Sanata Orji Kalu ya sharbi kuka yayin da ya bayyana irin wahalar da ya sha duk da kuw ashi ba barawo bamne amma aka yi masa sharri a lokacin da ya sauka mulki.
Sanata Shehu Sani ya bayyana kadan daga abubuwan da suka faru a lokacin da Emefiele ke kan kujerar gwamnan CBN. Ya ce ta zama wurin cire kudi ga wasu a kasar.
Wanda zai gaji Godwin Emefiele har zuwa lokacin da za a gama bincike shi ne Folashodun Adebisi Shonubi. A shekarar 2018 ya zo CBN, kafin nan ya yi aiki a banki.
Wani Farfesa a jami'ar Ilorin ta jihar Kwara ya bukaci 'yan Najeriya da su rike kiwon kwadi hannu bibbiyu don samun karuwar arziki ganin yadda kifi ya yi tsada.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari