Labaran tattalin arzikin Najeriya
An ruwaito yadda kamfanin Dangote ya samu lambar yabon da ake ba kamfanoni masu tasiri sosai a Najeriya daidai lokacin da ake ci gaba da bayyana yabo gareshi.
Gwamnan jihar Zamfara ya ce za a bindige duk wanda aka gani yana hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba a jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
An bayyana yadda jami'a ta kori malamanta bayan kama su da laifin aikata lalata da dalibai da kuma karbar kudi a hannun daliban don haurar da su.
Wata budurwa ta jawo cece-kuce yayin da ta yi abin kirki bayan cewa za ta sayi iPhone ya jawo cece-kuce. Ta tara kudi, amma sai ta ba da kyauta a madadin siyan waya.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin gwamna Nasiru Idris Kauran Gwandu ta haramta duk wani aikin haƙo ma'adanai kuma ta rufe wuraren aiki saboda tsaro.
Sabon mukaddashin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya shiga Ofis tare da mataimakan gwamna 4 yau Jumu'a a birnin Abuja bayan naɗin da Tinubu ya musu.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda wani gini ya fadi kan mutane a jihar Legas, yanzu haka suna cikin tashin hankali a wani asibiti mai zaman kansa.
Yanzu muka samu labarin yadda kayan abinci suka yi saukar warwas a wasu jihohin Arewacin Najeriya yayin da ake ci gaba da samun tsaiko wajen tsadar kaya.
Tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyyana wa'adin mulki na biyu na tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, a matsayin wanda ya fi kowane nasara.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari