Labaran tattalin arzikin Najeriya
Asusun inshora na Najeriya na NSITF ya shaida wa Majalisar Dattawa cewa tururuwa ta cinye mafi yawan takardun da ke dauke da cikakkun bayanai na kudaden nan.
A cewar wani rahoton Business Insider, akwai kasashe matsakata karfi 34 a Afirka da ke da dimbin basussuka akansu daga jerin Bankin Duniya da kuma asusun IMF.
Lauyan ya ce gwamnatin tarayya ta nuna halin ko in kula da kuma nuna rashin damuwa wajen warware yajin aikin ASUU da ya fara tun ranar 14 ga Fabrairu, 2022.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi, a jiya ya jaddada cewa babu yadda za a yi kasar nan ta ci sabon bashin Naira tiriliyan 1.1, domin biyan bukatar ASUU...
Jama'a sun bukaci wata ‘yar Najeriya da ke zaune a kasar waje da ta tattara kayanta ta fara kama hanyar dawowa gida idan zaman Turai ya gundureta tunda da wahal
Dan siyasar na jam’iyyar Republican ya yi ikirarin cewa ‘yan siyasa masu kokarin tsige Buhari na jefa dimokuradiyya ne kanta cikin hadari, inji rahoton Punch.
Legas - Aliko Dangote, wanda shi ne ya kafa kamfanin Dangote kuma attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, ya ga an daidaita kiyasin dukiyarsa yayin da ake sayar.
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) a shekarar 2020 a kididdigar kiwon lafiya ta duniya ta nuna cewa adadin rayuwar 'yan Najeriya ya kan kai 62.6 har zuwa mutuwarsu.
Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi na biyu, ya yi kira ga matasan Najeriya da su daina barin kasar nan domin neman dama a kasashen waje, rahoton TheCable.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari