Hukumar Sojin Saman Najeriya
Fasinjojin jirgin sama 271 da suka taso daga birnin Miami zuwa Chile sun gamu da tashin hankali, matuƙin jirgin saman da suke ciki ne ya rasu ana tsaka da gudu.
Yaran Dogo Gide, riƙakken ɗan ta'addan nan da ya shahara wajen fashi da garkuwa da mutane, sun yi iƙirarin cewa su ne suka harbo jirgin sojin saman Nigeriya da.
Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya ya bayyana dalilan da ke sanyawa jiragen hukumar suna yin hatsari a yayin da su ke bakin aiki wajen fatattakar miyagu.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya gana da shugaban hukumar sojojin saman Najeriya kan mummunan harin da ƴan bindiga suka kai wa dakarun sojoji a jihar.
Rahotanni daga jihar Neja na nuni da cewa wani jirgin saman rundunar sojin sama na Najeriya ya yi hatsari a wani ƙauye jim kaɗan bayan tasowarsa da nufin zuwa.
Dakarun sojoji sun aika ƴan ta'addan ISWAP masu yawa a wani sabon luguden wuta da suka yi musu ta jiragen sama a jihar Borno. An sheƙe ƴan ta'adda masu yawa.
Wata dalibar makarantar Chibok da Boko Haram su ka sace a 2014 za ta hadu da iyayenta. A lokacin da aka dauke Kabu a 2014, ta na shekara 13, yanzu ta kai 22
Sojin sama sun yi luguden wuta kan 'yan bindiga tare da kashe manyansu biyu da suka hada da Ado Aliero da Dankarami a wani hari da suka kai a jihar Zamfara.
Dakarun sojin Najeriya sun kai farmaki kan maɓoyar ƴan ta'addan ISWAP a Borno. Sojojin sun yi luguden wuta a maɓoyar ƴan ta'addan inda suka halaka da dama.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari