Hukumar yan sandan NAjeriya
Alkalin wata Kotun Majistare da ke jihar Gombe ya bayar da belin sabon hadimin Sanata Muhammad Danjuma Goje a ranar Litinin. Yayari ya na hannun ‘yan sanda tun
Jami'an hikumar yan sanda na sashin bincike kan mayan laifuka sun yi awon gaba da vasarake a jihar Delta, bisa zarginsa da shiga badakalar filaye a yankin sa.
Sifeta janar na ‘yan sanda, Alkali Usman ya gabatar da takardun rahoton bincike gaban hukumar ‘yan sanda dangane da shugaban IRT, Abba Kyari wanda aka dakatar.
Wasu bata gar da a tabbatar ko su wanene ba sun halaka a wani Mr Enogu da 'ya'yansa biyu Chigbo Enogu da Sundaya Enogu. An kashe su ne a yayin da suke hanyar ko
Wani mutum ya rasa ransa yayin kokarin satar wayoyin transifoma da sanyin safiyar Alhamis a Labour Quarters da ke garin Tunfure a karamar hukumar Akko cikin jih
Honourable Jude Adjekpovu ya mutu sakamakon raunin da ya yi bayan da wasu 'yan bindiga da ake zargin makiyaya ne suka harbe shi da bindiga, SaharaReporters ta
Yan sandan Ebonyi sun kama wani magidanci da laifin hada baki da wasu mutane inda suka sace matarsa mai suna Nneka Nwanyi- Sunday Emeh Kalu suka kashe ta don ya
Kwamishinan tsaron cikin gida na jihar Neja, Emmanuel Umar, ya tabbatar da cewa jami'an tsaro sun damke wasu daga cikin maharan suka kashe mutane a masallaci.
Gwamnatin tarayya ta amince da karin albashi ga jami'an 'yan sandan Najeriya. Wannan na fitowa ne daga bakin ministan ayyukan 'yan sanda, Muhammad Dingyadi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari