Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun yan bindiga da ake zaton makasa ne sun yi ajalin wasu mambobin kungiyar Yan Bangan jihar Anambra a wata mashaya a yankin karamar hukumar Aguata.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun kama mota dankare da kayan abinci da za a kaiwa ‘yan bindigan dake da maboya a Dangulbi a karamar hukumar Maru ta jihar.
Yan bindiga sun sace wani babban jami'in dan sanda mai suna Abdulmumini Yusuf a daren ranar Talata a garin Ogidi a karamar hukumar Ilori ta Yamma a Jihar Kwara.
Jami'an rundunar yan sanda reshen jihar Kano sun kama wani matashi da bai wuce shekaru 18 ba duniya, Saminu Bala, bisa zargin kashe abokinsa, Ibrahim Khalil.
Ministan harkokin cikin gida, Ogeni Rauf Aregbesola, ya bada tabbacin cewa za'a magance dukkan matsalolin tsaron Najeriya nan da watan Disamban shekarar nan.
An kama wasu maza uku kan zargin garkuwa da tsohon mai gidansu, Ifeanyi Olayinka bayan ya sallame su daga aiki a Ijebu-Ode, Jihar Ogun. An kama wadanda ake zarg
Wasu tsagerun yan ta da zaune tsaye sun babbaka babban dakin ajuya na karamar hukumar Ezza ta arewa a jihar Ebonyi, sun lalata muhimman kayayyaki da takardu.
Hukumar yan sanda reshen jihar Osun ta musanta bididyo da rahoton dake yawo a kafafen sada zumunce cewa an farmaki Bola Tinubu, tace labarin da Bidiyo tsoho ne.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kai farmaki caji Ofis ɗin yan sanda dake Arum Inyi ƙaramar hukumar Oji-River, jihar Enugu, sun yi ta'asa
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari