Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda Nigeria ta magana game da wasu kudade da ake nunuwa a wani fefan bidiyo wanda ke nuna kudaden rubabbune ko kuma sun lalace.tace tasan na waye
Rundunar yan sandan Najeriya ta ja hankalin jam'iyyun siyasa, yan takara a kan sun wayar da kan mabiyansu game da bin dokokin zabe da guje ma aikata laifuka.
Matsalar ta'addancin yan fashin daji waɗanda gwamnatin Najeriya ta ayyana su a matsayin 'yan ta'adda ya yu sanadin rasuwar wasu 'yan kasuwa hudu a yankin Jibiya
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kan wani ofishin INEC a jihar Imo, sun gamu da ajalisnu. An hallaka akalla mutum uku ciki har da kwamandan 'yan ta'addan.
Jami’an ‘yan sandan jihar Bayelsa sun damke wani boka Kan zargin sama da dadi da kudin wasu kwastominsa har N1.5 biliyan da dalolin bogi da aka kama shi dasu.
Wasu 'yan bindiga sun gamu da fushin jami'an tsaron Najeriya yayin da 'yan sanda suka cafke mutum tara. An dakile mummunan harin da suka kai a jihar Zamfara.
Yan sanda a jihar Bauchi sun kama wani Haruna Ezekiel kan zarginsa da aikata kisar gillar kan kawunsa mai shekaru 80 da ya zarga da maita bayan ya ba dansa nama
A wani labari mai daukar hankali, 'yan bindiga sun sako wani basaraken da suka sace a jihar Ondo, wannan na zuwa ne bayan mako guda da sace sarkin a gidansa.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar ceto wasu mutanen da aka sace a babban birnin tarayya Abuja adaren jiya Talata 6 ga watan Disamba. Sun kwato wasu makamai.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari