Hukumar yan sandan NAjeriya
Hukumar 'yan sandan ƙasar nan reshen jihar Kogi ta yi rashin dakarunta biyu yayin da wasu tsageru suka yi kwantan bauna, suka farmaki tawagar yan sanda a Kogi.
matar wani dan majalissar zata shafe wasu lokuta a gidan kaso sabida wani laifi da ta aikata wanda kotun ta tabattar da kamata da shi kuma ta umarci a kaita can
Wata Kotun majirtire a jihar Ondo tace ta kama Danladi mai gadi a Apex Group of School, Akure da aikata laifin sata a makarantae ,ta tura shi gidan gyaran hali.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da ta ceto wasu mutane 3 da aka sace. Ta yi amfani da dabara wajen kwace binduga AK47 tare da ceto mutane har uku a hannunsu.
Rundunar ‘yan sandan Yobe ta kama yaro mai shekaru 16 kan zagin Gwamna Mai Mala Buni a Soshiyal Midiya. Za a kai shi kotu bayan an kammala binciken lamarin.
Gamayyar jami'an tsaro a jihar Bauchi sun yi artabu da wata tawagar yan biɓdigan jeji da suka addabi al'umma a yankuna Alkaleri da wasu yankunan jihohin makota.
Hatsabibin shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya ce idan har gwamnati ba za ta iya dakile yaduwar bindigu ba a kasar, babu wanda zai iya hana yan bindiga siyan
Wasu mahara da ake zaton Fulani makiyaya ne sun aika wasika zuwa wasu kauyuka hudu a yankin karamar hukumar Yewa da arewa a jihar Ogun, sun ce zasu kai hari.
'Yan sanda sun kame wasu tsagerun masu garkuwa da mutane, sun kuma kwato wasu manyan makamai. 'Yan sanda sun yaba wa mutane kan hada gwiwa da 'yan sandan jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari