Hukumar yan sandan NAjeriya
Wata hadimar Aisha Buhari ta zarge ta da tura jami'an tsaro su kama ta tare da yi mata babu dadi a lokacin da suka samu wani sabanin da ba a bayyana ba tukuna.
Hankulan al'umma sun tashi a yayin da wasu yan sanda a unguwar Ikorodu, jihar Legas suka kashe wani mutum wanda daga baya suka gano jami'in rundunar soja ne.
Rikici ya barke tsakanin matasa da a garin Magama-Gumau da ke karamar hukumar Toro a Jihar Bauchi da jami'an yan sanda na Abuja da suka yi dirar mikiiya a garin
'Yan sanda sun fusata yayin da aka mamaye CBN na jihar Ondo daidai lokacin da bankuna suka daina amfani da tsoffin naira. Jama'a sun fusata, sun bayyana fushi.
Ccocin Abuja ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa faston cocinsa ya bayyana a gaban jama'a rike da mugum makami AK-47. 'Yan sanda sun kama faston da dan sanda.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an kama faston da aka gani yana rataye da bindiga kirar AK-47 a Abuja. An bayyana yadda batun ya faro da kuma inda yasamo.
A ranar Asabar da ta gabata da daddare, wasu yan bindiga da ba'a sani ba suka mamayi shugaban PDP na gunduma a gidansa dake Imo, suka harbe shi a kafafuwansa.
Rahotannin da muke samu da safiyar nan daga jihar Bauchi, sun nuna cewa karamin mataimakin shugaban hukumar yan sanda ta kasa, Lawan Tanko Jimeta, ya rasu.
An kashe mutum daya a garin Maigatari sakamakon rikici da ya barke tsakanin magoya bayan jam'iyya APC da PDP a garin Maigatari, Jigawa. Yan sanda sun tabbatar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari