Hukumar yan sandan NAjeriya
A wani labari mai tada hankali, an kama wani basarake a Zaria bisa zargin ya yi lalata da wani yaro karami wanda bai wuce shekaru 14 ba. An fadi yadda abin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki caji ofishin 'yan sanda a karamar hukumar Ihiala ta Anambra inda suka jefa abubuwa masu fashewa tare da kona shi.
Wasu masu garkuwa da mutane su 2 da yan sanda suka kama a jihar Delta sun mutu a hanyar zuwa asibiti. kakakin yan sandan jihar Delta, Bright Edafe ya tabbatar.
Sabon mummunan hatsari ya ritsa da wasu mutum 12 a jihar Neja inda mutum takwas a take suka rasa rayukansu. Uku daga cikin 'yan sanda ne, 5 farar hulaa ne.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ba'a gane su waye ba sun tafka ta'adi a hedkwatar yan sanda dake garin Ihiala, karamar hukumar Ihila ta Anambra da safiyar Laraba.
A wnai bidiyon da aka yada, an ga lokacin da wasu jami'an 'yan sandan Najeriya ke daukar kwalbar giya suna kwankwada a bakin aiki.Wannan batu ya jawo cece-kuce.
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Alkali Usman Baba, yayi Allah wadai da kisan lauyar Legas. Ya bukaci a yi gaggauta bincike da gurfanar da ‘dan sandan.
An jefa dangi da yan uwan wata lauya mai suna Omobolanle Raheem cikin halin juyayi bayan wani dan sanda ya harbe ta a ranar Kirsimeti a yankin Ajah da ke Lagas.
Kakakin rundunar yan sandan Kaduna, Muhammad Jalige, ya bayyana cewa jami'ansu sun kama wani kasurgumin dan fashi inda suka kwato bindigogin AK47 guda hudu
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari