Hukumar yan sandan NAjeriya
Tsagerun 'yan ta'adda sun sake kai mummunan hari Ofishin hukumar 'yan sanda dake Atta a jihar Imo. An ce dun jefa abubuwa fashewa kana suka tashe su da dare.
Bayanan da muke samu da yammacin ranar Litinin sun nuna cewa wasu miyagun yan bindiga sun farmaki ayarin tsohom gwamnan jihar Imo, sun halaka yan sanda hudu.
Rundunar yan sandan birnin tarayya, FCT, sun kama wani mutum mai suna Taiwo Ojo dan shekara 63 kan zargin kashe abokin aikinsa mai suna Philip Kura saboda kudi
Wani matashi mai suna David ya dauka bindigar abokinsa mai suna Bob wanda jami'in 'dan sanda ne kuma ya harbe shi. Ya tsere da bindigar yayin da Bob ya mutu.
Wasu yan fashin daji sun sace babban limamin garin Masama-Mudi da ke jihar Zamfara, wanda ya dade yana wa'azi kan ta'addanci. Maharan sun kuma sace wata budurwa
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed Abdulkadir, ya yi kira ga mutanen wasu garuruwa a Bauchi su tashi su kare kansu daga hare-haren yan bindiga da ke hana su walwala
Wani Mohammed Umar, dan shekara 21 da ya yi yunkurin sace adaidaita sahun abokinsa ya shiga fada komar yan sanda. Yace talauci ne ta saka shi aikata hakan.
Yan sanda sun kama wasu masu damfara ta yanar gizo wato yan yahoo da suka yi garkuwa da abokin aikinsu kan zarginsa da rashin basu kasonsu cikin N22m na zamba.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya gana da Sufetan yan sanda na kasa, Usman Alkali Baba, a hedkwatar Abuja kan kisan da aka yi wa Lauya a jaharsa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari