Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an tsaro a jihar Neja sun yi musayar wuta da wani ƙasurgumin ɗan ta'adda da ake zargin ɗan Boko Haram ne a birnin Minna, inda suka ƙwato makamao masu yawa.
Wasu mutane da ba a gano ko su waye ba har yanzu sun je har ɗakin kwanan wata ɗaliba sun soka mata wuta a jihar Gombe, yan sanda sun fara gudanar da bincike.
Dakarun tsaron haɗin guiwa sun shiga cikin daji sun farwa yan bindigan daji a jihar Kebbi, sun samu nasarar kashe ɗaya kuma suka ceto mutane uku.
Wani jirgin ruwa da ya ɗauko mafi akasari mata da kananan yara ya gamu da hatsari a yankin ƙaramar hukumar Ovia ta kudu maso yamma a jihar Edo ranar Alhamis.
Wani bawan Allah mai suna Mallam Umar Tasiu ya hadu da ajalinsa a garin Minna da ke jihar Neja, bayan dangin tsohuwar matarsa sun har shi da duka har lahira.
Wasu mutane biyu sun mutu yayin da wasu guda 10 su ka jikkata bayan wata katuwar bishiya ta fado kansu a jihar Kwara yayin da su ke jiran motar kasuwa.
Hukumar NSCDC ta kama wani dalibin karshe na Jami'ar ABU, Abdullahi Ibrahim kan zargin kashe wani yaro dan shekara 17, Umar Usman a jihar Bauchi.
Jami'an tsaro sun kubutar da gwamna Yahaya Bello daga harin da aka kai masa a wani yankin jihar Kogi da kusa da babban birnin tarayya Abuja a Najeriya.
Yan sandan kasar Saliyo sun cafke wani dan Najeriya da ake nema ruwa a jallo, Nnanyereugo Best, a wani gidan rawa bisa laifin kashe budurwarsa Augusta Osedion.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari