Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya shirya yakar matsalolin kwacen waya da kuma ta'ammali da miyagun kwayoyi da ya yi katutu a fadin jihar baki daya.
Al'ummar garin Ibadan sun shiga zullumi sakamakon kara da girgiza da aka ji biyo bayan tashin wani abin fashewa da wasu ke zargin tukunyar gas ne ko bam.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta ta addabi kasar nan, shugaban kasar ya ce ba zai huta ba har sai ya ga karshenta.
Rundunar yan sandan Kano ta ce mutumin nan da mota ta buge bayan ya kwace wayar wata ya rasu. Haruna Kiyawa ya ce mutumin ya rasu a Asibitin Murtala.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shiga ganawar gaggawa babu shiri da masu ruwa da tsaki da kuma masu sarautar gargajiya kan matsalar tsaro da ta addabi birnin Abuja.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake yin awon gaba da daliban jami'a a jihar Katsina, inda suka sace wasu dalibai biyu mata na jami'ar Al-Qalam da ke jihar.
Atiku Abubakar ya nuna alhininsa kan kisan gillar da yan bindiga suka yi wa daya daga cikin yan mata shida yan gida daya da suka sace a birnin tarayya Abuja.
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa (NSEMA) reshe jihar Neja ta bayyana cewa na samu rahoton hatsarin jirgin ruwa a jihar wanda ya rutsa da mutane akalla 100.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kaduna ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargin ya sace janareton masallacin Juma'a mai amfani da hasken rana a jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari